iqna

IQNA

antonio guterres
Tehran (IQNA) kungiyar likitocin kasa da kasa ta sanar da cewa, fararen hula akalla 70 ne suka rasa rayukansu a yau a kasar Yemen sakamakon hare-haren da jiragen yakin Saudiyya suka kaddamar a kansu.
Lambar Labari: 3486848    Ranar Watsawa : 2022/01/21

Tehran (IQNA) majalisar dinkin duniya ta yi na'am da matakin da Mahmud Abbas ya dauka na ayyana lokacin zabe a Falastinu.
Lambar Labari: 3485563    Ranar Watsawa : 2021/01/17

Tehran (IQNA) babban sakataren majalisar dinkin duniya Antonio Guterrres ya isar da sakon taya murnar salla ga dukkanin musulmi na duniya.
Lambar Labari: 3484828    Ranar Watsawa : 2020/05/23

Tehran (IQNA) Ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad Zarif ya aike da wata wasika zuwa ga babban sakataren majalisar dinkin duniya Antonio Guterres dangane da yadda Amurka take yi fatali da dokokin kasa da kasa.
Lambar Labari: 3484780    Ranar Watsawa : 2020/05/09

Tehran (IQNA) babban sakataren majalisar dinkin duniya Antonio Guterres ya yi tir da nuna kyama ga wasu mutane da sunan kyamar corona.
Lambar Labari: 3484776    Ranar Watsawa : 2020/05/08

Tehran (IQNA) babban sakataren majalisar dinkin duniya ya isar da sakon taya murnar shiga watan Ramadan mai alfarma ga al’ummomin muuslmi na duniya.
Lambar Labari: 3484741    Ranar Watsawa : 2020/04/24

Tehran (IQNA) babban sakataren majalisar dinkin duniya Antonio Guterres ya bayyana cewa idan al’ummomin duniya suka hada kai za su iya kawar da corona.
Lambar Labari: 3484702    Ranar Watsawa : 2020/04/11

Tehran (IQNA) Antonio Guterres babban sakataren majalisar dinkin duniya ya isar da sakon taya murnar idin Norouz.
Lambar Labari: 3484637    Ranar Watsawa : 2020/03/19

Bangaren kasa da kasa, Antonio Guterres babban sakaraeen UN ya yi tir da harin da aka kai kan  masallaci a Burkina Faso.
Lambar Labari: 3484150    Ranar Watsawa : 2019/10/13

Kakakin magatakardan UN yace Antonio Guterres ya jaddada wajabcin tattauna kan matsalar Kashmir.
Lambar Labari: 3484070    Ranar Watsawa : 2019/09/20

Babban sakataren majalisar dinkin duniya Antonio Guterres ya yi kira zuwa ga zaman lafiya da sulhu a tsakanin dukkanin al’ummomin duniya.
Lambar Labari: 3483686    Ranar Watsawa : 2019/05/30

Babban sakataren majalisar dinkin duniya ya bukaci a kawo karshen kyamatar al'ummomi saboda addininsu.
Lambar Labari: 3483639    Ranar Watsawa : 2019/05/14

Bangaren kasa da kasa, Antonio Guterres babban sakataren majalisar dinkin duniya ya bayyana bukatar aikewa da masu sanya ido kan dakatar da bude a birnin Husaidah Yemen.
Lambar Labari: 3483231    Ranar Watsawa : 2018/12/19

Babban sakataren majalisar dinkin duniya Antonio Gutrres ya bukaci gwamnatin Myanmar da ta sake yin nazari kan hukunci da aka yanke a kan 'yan jarida biyu a kasar.
Lambar Labari: 3482952    Ranar Watsawa : 2018/09/04

Bangaren kasa da kasa, babban sakataren MDD, Antonio Guteress, ya bukaci da a aiwatar da kudirin tsagaita wuta a Siriya da kwamitin tsaron MDD ya amince da shi a ranar Asabar da ta gabata.
Lambar Labari: 3482433    Ranar Watsawa : 2018/02/26

Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres ya bayyana tsananin damuwarsa dangane da ci gaba da take hakkokin musulmin Rohingya na kasar Myammar da mahukuntan kasar suke yi wanda hakan na kara sanya musulmin cikin mawuyacin hali.
Lambar Labari: 3481858    Ranar Watsawa : 2017/09/02

Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya ta dora alhakin kisan daruruwan kananan yara a kasar Yemen a kan gwamnatin Saudiyya.
Lambar Labari: 3481810    Ranar Watsawa : 2017/08/18

Bangaren kasa da kasa, Antonio Guterres a cikin wani jawabinsa ya yi ishara da aya ta 13 a cikin surat Hujrat da ke tabbatar da cewa kur’ani yana yin kira zuwa ga zaman lafiya da fahimtar juna atsakanin ‘yan mutane.
Lambar Labari: 3481146    Ranar Watsawa : 2017/01/18